Old school Easter eggs.
Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Assalamu Alaikum warahmatullah barkanku da zuwa wannan 6angare mai Al-barka wanda yake zuwa muku kai tsaye daga mimbarin
SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
Karkashin jagoran cin dan uwanku
Engr Abu Ameena bn khamis.
Inda zamu kawo muku shirye-shirye da suke gabatarwa a shafin face book
Wanda ya tsara kuma ya shirya
Basheer journalist sharfadi (Abu Hafsat)
------------------------
Kuyi can kasa domin bincike ko ku shiga folders din kasa domin download na karatukan
ASH-SHAIKHUL MUFASSIR, AL-MUJTAHID, ABU- SALIM, JA'AFAR MAHMUD ADAM KANO (RAHIMAHULLAH)
Dana
ASH-SHAIKHUL MUHADDITH, AL-ALLAMATUS SALAFIY, ABU ABDIRRAHMAN, MUHAMMAD AUWAL ADAM ALBANIY ZARIA (RAHIMAHULLAH)
10479728 700913979994039 6000318538069586816 n
10252134 697037893714981 2288116539476670114 n
Jaafar kjrAlbani ustralllia 1


→Sheik ja'afar (Rahimahullah) Audio


→Sheik Al-bani zaria (Rahimahullah) Audio







DAGA MIMBARIN SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
WASU DAGA CIKIN MAGANGANUN ASH-SHEIKH ALBANI ZARIA A LOKACIN RAYUWARSHI (PART 16)
.
Na sha gaya muku. Haka kawai 'yan siyasa suka hada kai da jami'an tsaron Nigeria a 'karkashin jagorancin Hafiz Ringim suka kama ni. Su sun san cewa 'karyane banyi laifin da suke tuhumata ba kuma kowa ya san cewa 'karya suke yi ni ba 'dan boko haram bane. Wallahi sun san cewa ni 'dan boko ne kuma daga cikin wayanda suka sa aka kamani har shi Hafiz Ringim 'din kakaf babu wanda yayi karatun boko zalla kamar yadda nayi. Amma ganin cewa ina harkar addini sai suka yi tunanin cewa ni bagidaje ne.
.
Tunaninsu shine; in sun kamani to almajirai na zasu fito shi kenan daganan sai su mayar da zariya ta zama maiduguri.
.
Kurkukun Kaduna kewaye ta suka yi da makamai da tankokin yaki. Garin nan na Zaria kuwa cika shi suka yi da makamai.
.
Da muka tashi mu kuma sai muka yi amfani da manhajin ahlussunnah wal jama'a. Abun da muka yi sai muka maka su a kotu sannan kuma muka dinga rubuce-rubuce a jaridu da other medias.
.
Ba'a dade ba kotu ta wanke ni, tace kuma sai sun biyani diyyar naira miliyan 'daya.
.
Yanzu me kuke tunani inda ace mun biye musu mun 'dauki makami? Me yiwa da har yanzu ana nan ana fafatawa a 'kasar zazzau.
.
Da yanzu an zubar da jinin da baza mu iya kare kanmu ba aranar lahira. Amman kunga babu rikice kuma Allah ya 'dora mu akansu.
.
Allah Muke roko da ya karemu daga sharrin mai sharri.
.
SOURCE: TAFSEER NO 91, 2013

Albani 16


DAGA MIMBARIN SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
WASU DAGA CIKIN MAGANGANUN ASH-SHEIKH ALBANI ZARIA A LOKACIN RAYUWARSHI (PART 15)
.
Sai ga sarkin zazzau yana barazana wai zai yi amfani da jami'an tsaro akanmu dangane da sallar jumma'a kafin rana ta yi zawali. Sarkin zazzau is not a custodian to any religion.
.
Sarkin zazzau yana ina aka fitar da filin coci anan anguwar bai iya securing ba? Namadi Sambo yana gomna aka fitar da wannan filin cocin bai iya kubutar da filin daga hannun kiristoci ba? Partrick Yakowa yazo yana mulki a cikin kwana hudu ya 'dauka yaba kiristoci filin kan cewa su gina cocin.
.
"Nii" 'din "Albaniy" ni na amshi takardan filin cocin a hannun kiristocin na saya ainihin filin cocin na mallaka makarantar Darul-Hadeethis-Salafiyyah. Ga filin nan kowa yana gani na kewaye shi na yi mishi fence.
.
Toh! Masarautat da bata iya hana ayi coci a 'karkashin mulkinta ba itace zata iya hana Sallah?
.
Toh Amma tsogalace domin idan akace yau "muu" su "Albaniy" mun 'dauki makami muna fada da gomnati, toh daga cikin wayanda zasu ci moriyar fadan to sune Sarakunan gargajiya domin za'a rinka gutsura musu kudin Security vote da gomnati zata rinka warewa kan rikicin.
.
Don haka matasa kada ku sake ku 'dauki makami akan kowa ballanta na gomnati. Duk aka yi muku ba daidaiba toh kuzo mun san hanyoyin daza mubi mu 'kwato muku hakinku insha'Allahu ta'ala.
.
(SOURCE: 2013 RAMADAN TAFSEER NO 91)

Al bani part


DAGA MIMBARIN SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
KUNDIN TARIHIN KWAMANDOJIN SALAFIYYAH KASHI NA 'DAYA (PART 1)
.
Wannan Shine Ash-Sheikh Abu Abdullahi, Muhammad 'dan Saalih 'dan Muhammadu 'dann Uthaymeen at-Tamimi.
.
Al-Uthaymeen kamar yadda aka sani mutumin 'kasar Saudiyyah ne wanda ya fito daga cikin 'kabilar Banu Tamim.
.
An haife shi ne a ranar ashirin ga watan Ramadan hijiriyya ta dubu 'daya da 'dari uku da arba'in da bakwai (1347) a garin Unayzah.
Yayi karatun shi a hannun manya manyan malaman duniya irin su Ash-Sheikh 'Abd ar-Rahman ibn Naasir as-Saa'di, Muhammad Amin ash-Shanqeeti da kuma Ash-Sheikh AbdulAzeez Bin Baz.
Uthaymeen ya kwashe sama da shekaru talatin da biyar yana karantarwa a masallacin Harami dake garin Makka. Kafin rasuwarshi, Malami ne a tsangayar Shari'a dake jami'ar musulunci na Imam Muhammad ibn Saud. Har ila yau memba ne na majalisar malamai na duniya, sannan kuma Shine babban limamin Masallacin Unayza.
.
Kadan daga cikin ayyukan da yayi ma duniyar musulunci sun kasance kamar haka;
.
Rubuta littafin Sifatu Salatin Nabiy, Sharh al-Aqeedat Al-Hamawiyyah, Sharh Usool al-Iman, Sharh Usool al-Thalaathah, Sharh Hadeeth Jibra'eel.
.
Allahu Akbar Kabiran! Komai yayi farko zai yi 'karshi. Ash-Sheikh Uthaymeen ya rasu a ranar laraba sha-biyar ga watan Shawwal, hijira na da shekara dubu 'daya da 'dari hudu da ashirin da 'daya (1421 AH). Ya bar duniya yana da shekara saba'in da biyar, sannan anyi jana'izar shi a garin Makka Saudi Arabia.
.
Duniyar musuluncin Nigeria baza ta taba mantawa da Ash-Sheikh Uthaimin ba domin ya karantar da manya-manyan malaman Sunnan 'kasarnan irin su Ash-Sheikh Abdulwahhab Abdallah Kano da kuma Ash-Sheikh Muhammad Auwal Adam Albaniy zaria (Rahimahullah) a 'karkashin tsarin koyon karatun irin na zaure.
.
Allah (SWT) muke roko da ya jikan Ash-Sheikh Uthaimin. Allah (SWT) muke roko da ya kai haske 'kabarinsa.
.
SOURCE: www.uthaimin.com

Bin uthaimin


TAMBAYAR 'YAR UWA KHADIJAT S HALLIRU RADDAH ZUWA GA SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
.
Assalamu alaikum yan uwana musulumai ina da tambaya ne akan dalilin da yasa ba'a saka karatutukan Mal Albaniy Zaria (Rahimahullah) a sunnah TV?
.
ALLAH YA JIKAN ASH SHEIKH MUHAMMED AUWAL ALBANIY ZARIA, SHEIKH JA'AFAR MAHMUD ADAM DASURAN WADANDA SUKA BIYO SU DA KYAUTATAWA. ALLAH YA DAUKAKA 'KUNGIYAR JAMA'ATU IZALATUL BIDI'A WA IKAMATUL SUNNAH DA MALAMANTA NA CIKI DANA WAJE!!!
.
Toh malama Khadijah, a gaskiya Salafiyyah Network Nigeria bata sani ba. Amma tunda akwai Sheikh Ibrahim Disina a wannan dandalin (shugaban sunnah tv) wata 'kila zai amsa miki wannan tambayar naki.
.
Hanzari ba gudu ba! An taba yima Ash-Sheikh Albaniy Zaria irin wannan tambayar na ki a tafseerin 'karshe da ya gabatar a rayuwarshi (2013). Amsar daya bada itace;
.
'' Sunnah TV gidan duk wani Ahlussunnah ne mai farar zuciya. Saboda haka ko ansa karatunshi ko ba'a saka ba tana wakiltar da'awar duk wani ahlussunnah ne don bashi da wani ilimin dazai karantar wanda malaman da ake sakawa a gidan Tvn baza su iya karantarwa ba. Ya 'kara dacewa daga cikin projects 'din da'awarshi akwai gidan television wanda insha'Allahu ta'ala ko yana raye ko baya raye za'a gina wanda anan insha'Allahu ta'ala za'a rinka jin muryarshi. Daga 'karshe ya rufe bayaninshi da cewa kowa yaje ya saka Sunnah TV a gidanshi domin shi kanshi ma'abocin kallon tashar Sunnah tv.
.
Don jin cikakken wannan bayanin toh ki nemi kaset 'din tafsirin 2013.
.
Subhanakallahumma wabi hamdika, ash-hadu anla'ila ha illa anta astagfiruka wa'atubu ilaik.

Albani radda

ANYA MUTUMIN NAN NA 'KASAR AUSTRALIA (STEVE DAVIES) BAI GAYA MANA HAKIKANIN WAYANDA SUKA KASHE MANA MALLAM BA?
.
Tun bayan kashe Ash-Sheikh Albaniy Zaria (Rahimahullah),al'ummar duniya sun shiga cikin rudu sun yi jugun suna cewa shin su waye zasu iya aikata irin wannan ta'asa?
.
Wannan Rudun da suka shiga ciki ta samo asali ne kasantuwar nahiyoyin da suke tuhuma suna da yawa.
.
Hakan kuma bai wuce nasaba ga irin gaskiyar da mallam yake tsagewa akan gomnatin Nigeria da 'kasashen yamma da kuma dukkanin 'kungiyoyin musulunci tun daga Shi'a har zuwa boko haram da sauransu.
.
Kwatsam muna zaune sai jagorar 'yan Shi'a Zakzaky ya fito yace gomnati ne tayi kisan. Mun yi tunanin gomnati zata fito ta 'karyata Zakzaky amma sai tayi shiru kamar an shuka dussa
.
Ba'a dade ba kawai sai hukumar SSS (state security service) a 'karkashin jagoranci Merylyn Orga ta fito ta bayyana wasu yara 'yan boko haram da cewa su suka yi kisan.
.
Tun a wancan lokacin abun da ya shige mana duhu akan wannan rahoton na SSS shine; Shin inma har ya kasance 'yan boko haram 'dinne toh su waye suka turo su?
.
Shin me yasa har yanzu ba'a gurfanar dasu a gaban kotu ba?
.
Allahu Akbar! Kwatsam sai ga mutumin 'kasar Australia nan a 'karkashin jagorancin aikin da gomnatin Nigeria ta saka shi, ya fito ya gayama duniya cewa tsohon babban Hafsan Sojojin Nigeria Ihejirika da Ali Modu Sherriff na PDP su suke sarrafa (sponsoring) boko haram.
.
Allahu Akbar! Wa iz 'kataltum nafsan Fadda'ra'atum feeha wallahu Mukhri jum ma'kuntum taktumun.
.
Zakzaky Yace gomnatin Nigeria Ne. Gomnatin Nigeria tace 'yan Boko haram ne. Su Kuma Musulmai sunce suwa suka turo 'yan boko haram 'din? Shi kuma Wakilin Johnathan Steve Davies Yace Ihejerika da Modu Sherrif ne ke Sarrafa boko haram.
.
Shin anya wannan bai tabbatar mana da cewa Ihejirika bane da 'dan'uwanshi suka aikata mana wannan ta'asar ba?
.
Koma dai menene! Insha'Allahu Ta'ala mallam zai shako makasansa a ranar lahiri ya gabatar dasu a gaban Allah yace ya Allah ka tambayesu;
.
''ME NAYI MUSU SUKA KASHE NI?
.
Allah (SWT) muke roko da ya amshi Shahadar Mallam da 'dansa Abdullahi da matanshi Ummu AbdulBarri.
.
Mu kuma innamu tazo Allah kasa mu cika da kyau da imani.

Albani ustralllia


WANNAN KISAN KARE DANGIN DA KIRISTOCI SUKE MANA SUN SHIRYA SHINE TUN TSAWON SHEKARA SITTIN BAYA.
.
Daga: Engr Abu-Ameena Bn Khamis
.
Allahu Akbar! Wannan maganar ta fito ne daga bakin wani mash-hurin malamin addinin musulunci a lokacin da ya kawo ma Ash-Sheikh Albaniy Zaria Rahimahlluah Ziyara a cibiyar ilimi na Daruul hadeethis Salafiyyah dake zaria.
.
Prof Dauda Ojobi yace:-
.
'' A lokacin da yake cikin addinin kiristanci a shekarar 1954. 'Kungiyar kiristoci ta Nigeria ta gabatar da taruka a Jos kuma shine sakataran tarukan a lokacin.
Prof Dauda Ujobi yace daga cikin abin da suka cimma shine: Za su aika wasu daga cikin mutanen su
kiristoci kasashen musulmi a matsayin tubabbu kuma don su koyo ilimin addinin musulunci. Manufar su shine su dawo Arewa a matsayin masu kira ga addinin musulunci.
.
Za suyi iqirarin komai na zamani haramun ne ta hanyar haka zasu kawo hargitsi a arewa.
.
Ya 'kara da cewa ; Karshen manufar su kamar yadda suka cimma a taron shine ya zamana ba wani yankin Arewa da zai kasance yana cikin lumanar karantar da addinin musulunci ta hanyar tarwatsa kowa da kashe na kashewa.
.
Allahu Akbar! Shin yanzu kama jirgin shugaban kiristocin Nigeria dankare da kudi ze siyo makamai zai baku mamaki? Shin yanzu mene ne mafita?
.
Latsa wannan link 'din na 'kasa domin sauraren cikaken Bayanin

Www.kiwi6.com/file/rkrkulz5cf
1521547 794375620604779 8651206884032405104 n





Kuna iya bin mu ta group dinmu na SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA a shafin face book

Kuna iya bin Engr Abu-Ameena Bn Khamis ta shafin face book

koma saman shafi

→Labarai
1234...9899100»

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake

Adadin Maziyarta 473991

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358